AMIS DATA AYAU TV

03/03/2026

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Sabi'u Idris Bala, Bakacinbaqa Bakacinbaqa, Suleman Salihu, Mustapha Rawagana

30/12/2025
JAMA'A KU SANI...Sabon shugaban hukumar Zabe Prof. Joash Amupitan ya taba aikewa da sako zuwa Amurka inda ya nemi tallaf...
10/11/2025

JAMA'A KU SANI...

Sabon shugaban hukumar Zabe Prof. Joash Amupitan ya taba aikewa da sako zuwa Amurka inda ya nemi tallafin gwamnatin Amurka akan ta kawowa kiristoci dauki wai ana yi musu kisan kare dangi a Arewa. ..

Ya kamata kowa yasan da haka....

Da hannun sabon shugaban INEC a halin da ake ciki yanzu na kokarin kawo harin da amurka keyi a Nigeria....

rabiu biyora

'Yan Arewa na zargin sabon shugaban Hukumar zabe ta kasa (INEC), kan ɓatanci da rashin adalci ga Hausawa da Fulani dama ...
10/11/2025

'Yan Arewa na zargin sabon shugaban Hukumar zabe ta kasa (INEC), kan ɓatanci da rashin adalci ga Hausawa da Fulani dama ɗaukacin Musulmin Arewa a wani rubutu da suke zargin yayi na takardu shafi 80 inda suke son gwamnatin tarayya ta binciki lamarin, sai dai gwamnatin tarayya zuwa yanzu tayi gum da bakinta, kam lamarin.

Kotu ta umarci Hisbah ta daura wa Ashir Mai Wushirya aure da 'Yarguda nan da kawanaki 60. freedom radio station
20/10/2025

Kotu ta umarci Hisbah ta daura wa Ashir Mai Wushirya aure da 'Yarguda nan da kawanaki 60.

freedom radio station

07/08/2025

Alhaji Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun 'yan matan Arewa wadanda s**ayi bajinta a gasar turanci na kasashen duniya da ya gudana a birnin London na Kasar England

Atiku zai dauki nauyin karatunsu har zuwa jami'ah a duk inda s**a ga daman yin karatun karkashin gidauniyarsa na Atiku Abubakar Foundation

Yaa Allah Ka cika wa Atiku Abubakar burinsa na alheri akan talakawan Nigeria 🙏.

Datti assalafi

Amis Data Channel
AMIS DATA AYAU TV

Fatan Allah ya bada sa, a

Wata tawagar gwamnatin tarayya ƙarƙashin Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ta isa jahar Kano don ci gaba da zaman...
03/07/2025

Wata tawagar gwamnatin tarayya ƙarƙashin Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ta isa jahar Kano don ci gaba da zaman makokin Marigayin Dantata

Tawagar, wadda ta kunshi manyan Jami'an gwamnati kamar mataimakin shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia; Mai bai wa shugaban kasa shawara kan ayyuka na kasa, Dr. Aliyu Modibbo; da kuma tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya, Dr. Mohammed Bello Adoke sun sami tarba daga gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf, tare da manyan jami'an gwamnatin jahar inda s**a dunguma zuwa gidan Marigayin.

Mataimakin shugaban kasar ya gabatar da addu’ar Allah Ya jaddada Rahma ga Marigayin tare da tabbatar wa da iyalan marigayin cewa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu na tare da su a wannan lokaci na jumami da ma bayansa.

Address

Awe Street Sabon Pegi
Lafia

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AMIS DATA AYAU TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AMIS DATA AYAU TV:

Share