SisyNews 24

SisyNews 24 Gaskiya ce gaban gasa, Saurin sanar da sahihin labarai.

بسم الله الرحمنالرحيم
رب اشرح لي صدري، ويسر لي أمري، واحلل عقدة لساني، يفقهوا قولي، اللهم لا سهل إلا ما جعلته سهلاً، وأنت تجعل الصعب إن شئت سهلاً، يا أرحم الراحمين. اللهم افتح علي فتوح عبادك العارفين، اللهم انقلني من حولي وقوتي وحفظي إلى حولك وقوتك وحفظك، اللهم اجعل لي من لدنك سلطانًا نصيراً

اللهم انت رب لا إله إلا انت
28/04/2026

اللهم انت رب لا إله إلا انت

GreatestHighlights Evening allwith SiSyNews24.Majalisar Wakilai Ta Amince Wa Tinubu Ciyo Bashin Dala Miliyan 516 Don Tit...
28/04/2026

GreatestHighlights
Evening all
with SiSyNews24.
Majalisar Wakilai Ta Amince Wa Tinubu Ciyo Bashin Dala Miliyan 516 Don Titin Sokoto–Badagry

GreatestHighlights INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN. 😭A yau Talata 21/04/2026, da misalin ƙarfe 3:27 na rana.An samu w...
21/04/2026

GreatestHighlights
INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN. 😭

A yau Talata 21/04/2026, da misalin ƙarfe 3:27 na rana.

An samu wani mummunan lamari a Tsangayar Alkamatu da ke Gombe, inda masu taron siyasa na jam’iyyar APC s**a fesa wani sinadari mai tsananin cutarwa.

Wannan lamari ya shafi yara ƙanana sama da dubu ɗaya a wannan makaranta, waɗanda ba su ji ba, ba su gani ba. Har yanzu akwai yara da dama da ba su dawo cikin hayyacinsu ba, yayin da ake ci gaba da ƙoƙarin shawo kan matsalar.

Shi kan shi Gwani Alkamatu Hussaini a halin yanzu ya kamu da rashin lafiya sakamakon wannan abu.
Saboda haka, muna roƙon Allah da Ya saka mana, kuma duk wanda ya jawo wannan cutarwa, Allah Ya hukunta shi da adalci.

‘Yan'uwa muna roƙon ku da ku taya mu da addu’a, Allah Ya bi mana haƙƙinmu.
Ku taimaka ku yaɗa wannan saƙo domin a san abin da ya faru.

Abin takaici ne yadda har kafin a kai ga wani mataki, wasu ‘yan siyasa s**a fara cutar da mu, alhali a tsawon lokacin mulkinsu ba su amfanar da mu da komai ba.

Allah Ka tarwatsa duk wani zalunci, Ka kuma kare al’umma daga irin wannan fitina.
Zan ɗora bidiyo domin a ga yadda abin ya faru, da irin halin da yara s**a shiga sakamakon wannan sinadari.

Daga Gwani Alkamatu.
Yasir Gwani Badamasi Pro

19/04/2026

Enjoy your day
with SiSyNews24

13/04/2026

Assalamualaikum
barkanmu da wannan lokacin

08/04/2026

GreatestHighlights
SiSyNews24

Iran ta gargadi ma’aikatan kamfanonin Amurka da ke yankin Gabas ta Tsakiya da su fice domin kare rayukansu, tana mai cew...
31/03/2026

Iran ta gargadi ma’aikatan kamfanonin Amurka da ke yankin Gabas ta Tsakiya da su fice domin kare rayukansu, tana mai cewa wani aiki zai fara ranar 1 ga Afrilu da ƙarfe 8:00 na dare. Ta kuma yi barazanar daukar mataki kan duk kamfanin da ke da hannu a abin da ta kira shirye-shiryen ta’addanci.

‎Kamfanonin da aka ambata sun haɗa da Meta, Apple, Google, Microsoft, Tesla da sauran su…

‎Karanta cikakken bayani a shafinmu domin fahimtar abin da ke faruwa.

https://sisynews24.blogspot.com/2026/03/iran-ta-gargadi-maaikatan-kamfanonin.html

toh gamu a ADC
29/03/2026

toh gamu a ADC

Banida ra'ayin siyasa Amma sai dai inason Mai wannan hular
29/03/2026

Banida ra'ayin siyasa Amma sai dai inason Mai wannan hular

27/03/2026

DA DUMI-DUMI: An sako El-Rufai ya dawo gida domin halartar jana’izar mahaifiyarsa (yanzu haka ya koma gida)

Address

Sigau 02 Kuka Street
Lere

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when SisyNews 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to SisyNews 24:

Share